Mataimakin Shugaban Kasa Shettima Ya Zargi Shugaba Tinubu da Saka masa na'urorin leken asiri a sabon gidansa na Naira Biliyan 21........

Sabon Rigima kashim shettima na Zargin Tinubu da saka Masa kamarorin lekin Asiri a Sabon Gidansa.

Mataimakin Shugaban Kasa Shettima Ya Zargi Shugaba Tinubu da Saka Kamaru da na'urorin leken asiri a sabon gidansa na Naira Biliyan 21. Ya fi so ya zauna a matsuguninsa na yanzu.



Previous Post Next Post